Wani Barawo yayi satar kwan wutan lantarki na tsaro a gidan Dan sanda.
Wani Dan shekara 20 Muhammad fahad a ranar Talata aka gurfanar dashi a wani kotu dake karshi Abuja saboda ya saci kwan wutan lantarki na tsaro a gidan Dan sanda.
Fahad Wanda ke fiskan tar tuhuma akan laifi uku akan kuse da sata amma yaki ya amince bashi yayi satar ba.
Dan sanda mai shigar da kara Mahmud Lawal ya shaidawa kotun cewa wani mai suna David Simon ya kai rohoto a chaji ofis na karu, Abuja a ranar 28 ga watan Agusta.
Alkalin Aliyu Kagarko ya bada belin mai laifin akan kudi naira dubu dari uku da kuma Wanda zai karbi hannun sa shima kana ya daga kara zuwa ranar 16 ga watan oktoba .
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...