Kungiyar lauyoyin Najeriya NBA ta gargadi rundunar soji dasu bi ka’idar aiki ayayinda suke Neman janaral daya bace idris Alkali a yankin Dura- Du jos, jihar filato.
Ta kuma yi tir da sabon rikici a jos inda ta bayyana a matsayin abun takaici kuma babbar koma baya ga samun cigaba ko ta wani fuska a jihar.
Wanan na zuwa ne a lokacin da sojojin suka kyallace wata mace mai tsohon ciki Noro Dung wacce lokacin haihuwar ta ya wuce da sati biyu amma sojojin suka kama ta a lokacin da suka kai tsumame.
Ana zargin cewa an kama Noro ce da uwar mijin ta tsohuwa kuma taji ciwo kana tana bukatar kulawa.
More Stories
CITY GROUP ASKED TO DIVEST TO GET GIRONA IN CHAMPIONS LEAGUE
The Abu Dhabi investors in Manchester City and Girona have been offered divestment options by UEFA to let both compete...
WAFU-B CUP: GARBA REVEALS GOLDEN EAGLES’ MISSION IN GHANA
Golden Eaglets head coach Manu Garba says his team’s main target is to get to the final at the WAFU...
LASODA WELCOMES COLLABORATION WITH NATIONAL COMMISSION FOR REFUGEES, IDPs
The General Manager of the Lagos State Office for Disability Affairs (LASODA), Mrs Adenike Oyetunde-Lawal, recently, hosted the team from...
(PHOTOS): RESIDENTS PANIC AS OYO GOVT DEMOLISHES SHOPS IN POPULAR OJOO MARKET IN IBADAN
Panic gripped residents and traders of the popular Ojoo market in the Akinyele Local Government Area of Oyo State as...
NAIRA DEPRECIATES FURTHER AS DOLLAR SALES TO BDCS WOBBLE
•Speculation, hoarding reemerges •Push Naira to N1,450/$ in parallel market The naira's downturn continued yesterday as speculation and hoarding reappeared,...
KANO GOV PASSES PREMARITAL HEALTH SCREENING BILL INTO LAW
Earlier today, I had the pleasure of assenting to the Kano State Premarital Health Screening Law, which mandates premarital health...