Wadanda Ambaliyar ruwa ya Shafa a Kano sun koka da cewa haryanzu ko kobo basu samu ba daga cikin Naira miliyan 100 kudin agaji.
Wadanda tsira a bala’in Ambaliyan ruwa na kwanan baya a karamar hukumar Rimin Gado na jihar Kano sun ce basu karbi ko sisi ba daga cikin Naira miliyan 100 daya kamata a biyasu biyo bayan Ambaliyan ruwa daya shafi birnin Kano a watan Agusta.
Sun koka da rashin tallafi daga gwamnatin jiha dana tarayya amma a lokacin da aka tuntube shi sekataren hukumar bada agajin gaggawa na jihar Bashir Ali yace hukumar tana kokarin ta taimaka masu.
Shi ma daya ke magana akan lamarin shugaban ayyuka na hukumar NEMA a kano Nura Abdullahi yace hukumar ta sanarda hedkwatar ta a Abuja kuma bada jimawa ba zata fara rarraba kayayyakin agaji ga wadanda abun ya Shafa.
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...