Kungiyar lauyoyin Najeriya NBA ta gargadi rundunar soji dasu bi ka’idar aiki ayayinda suke Neman janaral daya bace idris Alkali a yankin Dura- Du jos, jihar filato.
Ta kuma yi tir da sabon rikici a jos inda ta bayyana a matsayin abun takaici kuma babbar koma baya ga samun cigaba ko ta wani fuska a jihar.
Wanan na zuwa ne a lokacin da sojojin suka kyallace wata mace mai tsohon ciki Noro Dung wacce lokacin haihuwar ta ya wuce da sati biyu amma sojojin suka kama ta a lokacin da suka kai tsumame.
Ana zargin cewa an kama Noro ce da uwar mijin ta tsohuwa kuma taji ciwo kana tana bukatar kulawa.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...