Tafiya yiwa Kasa Hidima : Dalibai sun koka da haramtawa Jami’o-in su fafatawa a shirin.
Hukumar shirin yiwa kasa hidima NYSC ta haramtawa jami'ar jihar Benuwe dana Ayyukan gona na tarayya daga tura daliban su zuwa shirin matasa masu yiwa...
Harsashi ya kashe wani mutum dake tsaye yayinda wasu tsagiru suka farma tawagar Tambuwal a Sakwato.
Harsashi yan sanda ya kashe wani mutum dake tsaye yayinda wasu zauna gari banza suka kai hari wa ayarin motocin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal a...
Gwamnatin jihar filato ta hana yin wani gangami, Tataki ko zanga zanga saboda rashin zaman lafiya.
Biyo bayan kashe kashe da lalata dukiyoyi da wasu yan bindiga sukayi a wasu sassan jos, jihar filato gwamnati ta haramta yin zanga zanga ko...
Baban Sufeton Yan sanda ya bukaci a daure da kuma binciki yan sanda da suka.kashe Marigayiya Anita Akapson.
Baban sufeton yan Sanda Ibrahim idris ya buda umurnin a daure tare da binciki yan sanda dake da hannu a kashe Miss Anita Akapson. Umurnin...
Na saci Babur don na kula da budurwa ta.
Wani da ake zargi da sata Audu Sharif ya amsa laifin sa cewa ya sack Babur kirar Bajaj don ya Tara kudin kulawa da Budurwar...
Yan sanda sun gayyaci Dan takaran kujeran Gwamna a Kano saboda zargin aikata kisa.
Yan sanda sun gayyaci Dan takaran kujeran Gwamna a PDP a Kano Sagir Takai saboda zargin kashe wani tsoho Dan shekara 70. Jami'in Hulda da...
Wani Dan jarida da aka daure ya rubuta korafi akan Buratai kana ya nemi a biya Naira Miliyan Hamsin kudin Fansa.
Wani Dan jaridar Punch a jos Mr Friday Olokor ya bada wa'adin kwana biyu ga sojoji da suka kama shi a makon jiya a jos...
Boko Haram sun shirya su sake kashe wata ma’aikaciya Agaji na kungiyar Red cross.
Komitin bada agaji na kasa da kasa yayi kira ga gwamnatin Najeriya data gaggauta sa baki don hana yan Boko Haram kashe na biyu daga...
Gwamnatin jihar Kano taki Amincewa da wani vidiyo akan Ganduje, tayi barazanar zuwa Kotu.
Gwamnatin jihar Kano taki ta amince da vidiyo da ake yadawa akan Gwamna Abdullahi Umar Ganduje an nuna shi yana karban wasu daloli a hannun...
Asusun kula da yawan jama’a ta majakisar dinkin duniya na kokarin kawo karshen yiwa mata kaciya a jihar Benuwe.
Mrs Victoria Egwo Daaor manajar shirye shirye na Asusun UNPFA ta fadi ranar Alhamis a lokacin bikin ilimin yaya mata na duniya tace Asusun na...