Na saci Babur don na kula da budurwa ta.
Wani da ake zargi da sata Audu Sharif ya amsa laifin sa cewa ya sack Babur kirar Bajaj don ya Tara kudin kulawa da Budurwar sa.
Dan shekara 18 yan sandar bincike na jihar Naija suka kama shi bayan yayiwa Yakubu Ndannusa fashin Babur.
Barowon Wanda zauna gari banza ne kodayaushe ana ganin sa yana gararranba a Honey Bell Hotel dake Minna, yace ya saci Babur din ne don ya sami kudin kulawa da budurwar sa .
Jami’in Hulda da jama’a na hukumar yan sanda Muhammad Abubakar ya tabbatar da hakan kuma yace an Riga da an kwato mashin din.
Ya kara da cewa za a tura kes din zuwa kotu.
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...