Ma’aikatan Kaduna sun kalubalanci hukumar sauraron koken jama’a akan wayar da kai.
A ranar juma’a ne wasu ma’aikata a Kaduna suka shawar ci hukumar kula da koken jama’a PCC data kara wayar da kan jama’a sosai akan ayyukan ta don baiwa mutane damar samun amfana da Ita.
A wani hira da suka yi da kamfanin dillanci labarai na kasa NAN cewa suka yi yan Najeriya da dama basu San manufar hukumar ba don babu yadda zasu yi da ita.
NAN ya ruwaito cewa an kafa hukumar ce don magance koke akan yan kasa ko mazauna kasa akan rashin adalci daya shafi gurin aiki.
Komishinar hukumar PCC a jihar Kaduna Musa Tugga karam tunda farko ya shaidawa NAN cewa zasu hada kai da kadoffin watsa labarai don gabatar da gangamin wayar da kan jama’a sosai don su sami damar amfana da ayyukan ta wajen Neman kadin su.
More Stories
TINUBU WAGING WAR AGAINST OPPOSITION, NOT CORRUPTION, ATIKU ALLEGES
Former Vice President Atiku Abubakar has accused President Bola Tinubu of using state institutions as tools to target political opponents...
KADUNA TRAIN ATTACK: I PAID N80M RANSOM FOR MY MUM, SISTER’S RELEASE – WITNESS
A masked witness, identified as Prosecution Witness-D (PW-D), on Thursday told a Federal High Court in Abuja that he paid...
CUSTOMS SEIZE SMUGGLED FUEL IN ADAMAWA, AUCTIONS IT AT N630 PER LITRE
The Nigeria Customs Service (NCS) has seized 199,495 litres of smuggled fuel in Adamawa State. A statement by the NCS...
NATCOMS TO SUE NCC, SAYS 50% TARIFF HIKE OVERKILL
The National Association of Telecommunications Subscribers has stated that the Nigerian Communications Commission has refused to honour its appeal to...
BANDITS ATTACK KATSINA LG CHAIR’S RESIDENCE, KILL POLICE OFFICER
Suspected bandits attacked the residence of the Chairman of Malumfashi Local Government Area, Katsina State, Maharazu Dayi, on Tuesday, killing...
JUST IN: POLICE WITHDRAW DEFAMATION CHARGE AGAINST FAROTIMI
The Nigeria Police Force has filed a notice of discontinuance in the alleged defamation suit filed by the Inspector General...