Sarki Sunusi yayi sharhi akan dalilai da zasu Iya sa Najeriya ta babbar birnin Talauci a duniya
Sarkin Kano Alhaji Muhammad Lamido Sunusi na biyu yayinda yake gabatar da jawabi bayan an karama shi cikin wata kungiya mai suna Sigma club na jami’ar Ibadan , jihar Oyo a karshen mako cewa yayi Najeriya kan Iya zama babbar birnin talauci da kazanta a duniya daga nan zuwa shekaru 30 a sakamakon rashin manufofi idan gwamnati bata dauki matakai na zahiri ba da hana shiga cikin bala’in.
Ya kwatanta Najeriya a Alib Dari Tara da sittin inda karfin arzikin ta yafi kasashen Korea ta kudu da Sin wato China amma lamarin ba haka yake ba a yanzu, saboda wadan nan kasashen sun dauki kwararan matakai don kawo karshen bunkasa hannun jari kai saye daga waje . yayi kira ga masu fada aji a Najeriya dasu tinkari lamarin Wanda shine su Sani cewa nan da shekaru talatin kadai ya rage don tabbatar cewa kasar nan bata zama birnin talauci ba a duniya.
Sunusi ya kammala jawabin sa da cewa yayi yakinin cewa akwai sauran lokaci was Najeriya tayi abin da China tayi don kuwa tana da arziki da jama’a da zasu Iya sauya kasar.
More Stories
TINUBU WAGING WAR AGAINST OPPOSITION, NOT CORRUPTION, ATIKU ALLEGES
Former Vice President Atiku Abubakar has accused President Bola Tinubu of using state institutions as tools to target political opponents...
KADUNA TRAIN ATTACK: I PAID N80M RANSOM FOR MY MUM, SISTER’S RELEASE – WITNESS
A masked witness, identified as Prosecution Witness-D (PW-D), on Thursday told a Federal High Court in Abuja that he paid...
CUSTOMS SEIZE SMUGGLED FUEL IN ADAMAWA, AUCTIONS IT AT N630 PER LITRE
The Nigeria Customs Service (NCS) has seized 199,495 litres of smuggled fuel in Adamawa State. A statement by the NCS...
NATCOMS TO SUE NCC, SAYS 50% TARIFF HIKE OVERKILL
The National Association of Telecommunications Subscribers has stated that the Nigerian Communications Commission has refused to honour its appeal to...
BANDITS ATTACK KATSINA LG CHAIR’S RESIDENCE, KILL POLICE OFFICER
Suspected bandits attacked the residence of the Chairman of Malumfashi Local Government Area, Katsina State, Maharazu Dayi, on Tuesday, killing...
JUST IN: POLICE WITHDRAW DEFAMATION CHARGE AGAINST FAROTIMI
The Nigeria Police Force has filed a notice of discontinuance in the alleged defamation suit filed by the Inspector General...