Sarki Sunusi yayi sharhi akan dalilai da zasu Iya sa Najeriya ta babbar birnin Talauci a duniya
Sarkin Kano Alhaji Muhammad Lamido Sunusi na biyu yayinda yake gabatar da jawabi bayan an karama shi cikin wata kungiya mai suna Sigma club na jami’ar Ibadan , jihar Oyo a karshen mako cewa yayi Najeriya kan Iya zama babbar birnin talauci da kazanta a duniya daga nan zuwa shekaru 30 a sakamakon rashin manufofi idan gwamnati bata dauki matakai na zahiri ba da hana shiga cikin bala’in.
Ya kwatanta Najeriya a Alib Dari Tara da sittin inda karfin arzikin ta yafi kasashen Korea ta kudu da Sin wato China amma lamarin ba haka yake ba a yanzu, saboda wadan nan kasashen sun dauki kwararan matakai don kawo karshen bunkasa hannun jari kai saye daga waje . yayi kira ga masu fada aji a Najeriya dasu tinkari lamarin Wanda shine su Sani cewa nan da shekaru talatin kadai ya rage don tabbatar cewa kasar nan bata zama birnin talauci ba a duniya.
Sunusi ya kammala jawabin sa da cewa yayi yakinin cewa akwai sauran lokaci was Najeriya tayi abin da China tayi don kuwa tana da arziki da jama’a da zasu Iya sauya kasar.
More Stories
REAL MADRID TOLD ME NOT TO ATTEND BALLON D’OR CEREMONY – VINICIUS
Real Madrid winger Vinicius Junior has disclosed that the club instructed him not to attend the Ballon d’Or award ceremony...
BREAKING: SPEAKER MERANDA ARRIVES LAGOS ASSEMBLY COMPLEX
Lagos State Speaker, Mojisola Lasbat Meranda, has arrived at the assembly complex, receiving cheers from lawmakers who had earlier passed...
SOKA HUMAN PARTS FACTORY: OYO POLICE DEBUNK VIRAL DECADE-OLD FOOTAGE, WARN AGAINST MISINFORMATION
The Oyo State Police Command has refuted claims circulating on social media regarding a resurfaced decade-old video depicting human remains...
BREAKING: KIDNAPPED CORPS MEMBER RELEASED AFTER N1.1M RANSOM PAYMENT
A National Youth Service Corps (NYSC) member, Rofiat Lawal, who was kidnapped on Tuesday along the Benin-Ore Expressway, has been...
NIGERIA SIGNS PACT WITH SAUDI ARABIA TO BOOST $7.7TRN HALAL ECONOMY
The Nigerian Government on Wednesday, signed a cooperation agreement with Saudi Arabia’s Halal Products Development Company, HPDC, to establish Nigeria...
IG DEPLOYS TEAM TO RESCUE KIDNAPPED AFENIFERE LEADER
The Inspector-General of Police, Kayode Egbetokun, has ordered the immediate deployment of the Intelligence Response Team to ensure the safe...