Wasu yan baranda sun kashe Dan sanda da wasu mutane biyar a Zamfara.
A ranar juma’a ne aka kashe akalla mutum shida daga ciki da akwai Dan sanda mai igiya biyu da wasu yan baranda suka kashe a kauyen Gurbin Bore, karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara.
Kakakin yan sanda na jihar SP Muhammad Shehu yace yan barandan wanda sun kai Dari sun kai hari wa kauyen ne da masalin karfe goma na Daren juma’a.
Yace mutum uku sun ji rauni sosai kuma an kaisu Asibiti suna karnan magani.
Shehu ya kara da cewa yan bindigan wanda ake zaton sun fito ne daga dajin Dumburum sun gamu da tirjiya daga jami’an tsaro na hadin gwiwa da suka fatattake su.
Amma ya tabbatar cewa ana bin sawun barayin kuma za a kama su don su fiskanci hukumci.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...