Wasu yan baranda sun kashe Dan sanda da wasu mutane biyar a Zamfara.
A ranar juma’a ne aka kashe akalla mutum shida daga ciki da akwai Dan sanda mai igiya biyu da wasu yan baranda suka kashe a kauyen Gurbin Bore, karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara.
Kakakin yan sanda na jihar SP Muhammad Shehu yace yan barandan wanda sun kai Dari sun kai hari wa kauyen ne da masalin karfe goma na Daren juma’a.
Yace mutum uku sun ji rauni sosai kuma an kaisu Asibiti suna karnan magani.
Shehu ya kara da cewa yan bindigan wanda ake zaton sun fito ne daga dajin Dumburum sun gamu da tirjiya daga jami’an tsaro na hadin gwiwa da suka fatattake su.
Amma ya tabbatar cewa ana bin sawun barayin kuma za a kama su don su fiskanci hukumci.
More Stories
US RAPPER TORY LANEZ ATTACKED IN PRISON – OFFICIAL
By Oduola F.A. Rapper Tory Lanez, who was convicted over the 2020 shooting of Megan Thee Stallion, was hospitalized after...
HOTJIST FELICITATES WITH HON. TAOHEED ADEBAYO ON APC PRIMARIES VICTORY
By: Sefiu Ajape HOTJIST has congratulated Hon. Taoheed Adebayo Taiwo, popularly known as TAT, on his emergence as the All...
2025 AMVCA: FEMI ADEBAYO, CHIOMA CHUKWUKA WIN BEST ACTOR, ACTRESS AS ‘LISABI’ STEALS THE SPOTLIGHT [FULL LIST]
By Oduola F.A. The 11th Africa Magic Viewers’ Choice Awards (AMVCA) was held at the Eko Hotel and Suites in...
TIMOTHY OMOTOSHO: SOUTH AFRICAN POLICE REARREST NIGERIAN PASTOR CLEARED OF RAPE CHARGES
By: Motunrayo Aniwura South African police rearrested well-known Nigerian televangelist Timothy Omotosho on Saturday, just weeks after his acquittal on...
DHQ REVEALS THOSE BEHIND ATTACKS ON NIGERIAN COMMUNITIES
Agency Report The Defence Headquarters has identified foreign herders as those responsible for the recent violent attacks on local communities...
KANU ADVOCATED FOR BIAFRA ESTABLISHMENT BY ANY MEANS, INCLUDING WAR – WITNESS
By Oduola F.A. The second prosecution witness, identified by the code name BBB, resumed his testimony on Thursday at the...