Ma’aikatan hukumar Zabe INEC guda Hudu, wakili a hukumar NYSC da yarinya yar shekara uku sun mutu a hatsarin mota a kogi.
Ma’aikatan hukumar zabe na kasa guda Hudu , wani wakili a hukumar NYSC da yarinya yar shekara uku sun mutu a hatsarin mota akan hanyar Ajakuota zuwa Lokoja ranar asabar.
Wadanda abun ya Shafa suna dawo wa ne daga Aiyingba, Jihar kogi bayan sun halarci bikin aure na wani ma’aikacin su.
Rohoton na cewa Dan yiwa kasa hidimar yana aiki ne da ofishin zabe na Lokoja yarinyar kuwa na daya daga daga cikin ma’aikatan hukumar zaben ne.
Darektan watsa labarai da ilimantar da masu jefa kuri’a na hukumar zabe na kasa a jihar kogi, Ahmed Biambo ya tabbatar da aukuwar lamarin a hira da akayi dashi ta wayan tarho yace wadanda suka mutun ma’aikata ne a sashen fasahar sadarwa da kuma sashen kudi na ofishin hukumar zabe na kasa.
Bimbo yace an zuba gawawakin su a dakin Adana gawa dake asibitin tarayya dake Lokoja.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...