Mutane uku sun mutu, biyu sun ji ciwo yayinda magoya bayan Ganduje suka kara a Garin sa
Akalla mutane uku aka kashe, biyu suka ji munmunar rauni a yayinda magoya bayan Gwamna Kano Abdullahi umar Ganduje suka kara da yan Adawa a garin sa Ganduje dake karamar hukumar Dawakin Tofa.
Lamarin ya faru ne ranar lahadi a lokacin da Ganduje ya tafi garin don halartan daurin auren wani daga cikin yan uwan sa. Wakilin mu ya gano cewa an fara rikicin ne a lokacin da magoya bayan jam’iyar Adawa suka fara masa ihu cewa Bama yi.
Lamarin da ya ingiza wasu Yan bangan siyasa dake cikin tawagar Gwamna Ganduje sai suka dauki makamai dake shake a cikin motar su, suka afkawa yan Adawa.Wani shaidan gani da Ido ya shaidawa kanfanin labarai na hotjist cewa ya ga gawa guda uku.
Da aka tuntube shi kakakin rundunar yan sanda na jihar Magaji majiya ya tabbatar da aukuwar lamarin.Sai dai kuma kakakin yan sanda yace mutum daya ne aka kashe, biyu da suka sami munmunar rauni suna wani asibiti da bai fadi sunan sa ba suna karban magani.
Yace duk wanda aka kama da hannun sa a rikiclafiyain zai gamu da fushin hukuma kuma rundunar yan sanda ba zata sake ta bar duk wanda ke kokarin kawo cikas ga zaman a Jihar a gabannin zabe na bana.
More Stories
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...
PLATEAU: HEAVY RAINSTORM DESTROYS OVER 70 HOUSES
Significant damage was caused by a strong downpour that struck multiple settlements in Plateau State's Langtang South Local Government Area....