Jirgi mai saukar Angulu MI- 35 da yayi hatsari: Rundunar Sojojin sama sun binne jami’ai guda hudu
A jiya ne rundunar Sojojin sama ta binne gawar jami’ai guda hudu da sukayi a jirgin sama mai saukar Angulu MI-35 da yayi hatsari a Damasak, jihar Borno ranar biyu ga watan junairu.
An binne su makabartan Sojoji na kasa dake Abuja bisaga Al’adar sojoji bayan Addu’a a chochi da kuma gabatarda Sallah jana’iza.
Wadanda aka binne da Akwai shugaban su flight lieutenant Perowei Jacob, sai mataimakin sa kaltho Paul kilyofas, Sargeant Auwal Ibrahim, Lance corporal Adamu Nura da Meshark Ismael.
Baban hafsan Sojojin sama Air vice Marshall sadique Abubakar yace jami’ai sun rasa rayukan su ne a lokacin da suka bi motocin yan ta’adda don kare rayukan sojoji na bataliya 145 dake Damasak a Jihar Borno.
Yace mutuwar jami’ai zai kara masu , su da suke raye kwarin gwiwa da kuma jajar cewa wajen yaki da tona Asirin masu tada kayar baya da kuma tsautsauran ra’ayi.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...