BENUWE: SARKIN TIVI YA TSINEWA YAN SIYASA
Shugaban majalisar Sarakuna na jihar Benuwe Tor Tiv furofesa James Ayatse ya aza tsinuwa akan duk wani Dan siyasa dake kokarin haddasa fitina kafin, lokacin da kuma bayan Baban zabe na wanan shekara.
Sarkin ya aza tsinuwa ne jiya yayinda yake magana a gurin bikin rattaba hannu akan yarjejeniyar zaman tsakanin yan takaran kujeran Gwamna a Jihar bikin da hukumar zabe na kasa mai zaman kanta ta shirya a Makurdi.
Sarkin wanda ya bukaci yan siyasa da su kauracewa duk wani da kan iya haddasa rikici a Jihar, yace babu wani Abunda ya fi zaman lafiya.Sarkin Tivi yace jihar Benuwe na bukatar zaman lafiya fiye da kowacce jiha a kasar nan bayan halin data shiga a shekara daya baya don haka shirin yayi daidai.
Yace masarautar tana Maida hankali akan zaman lafiya saboda ita abun zaifi shafa don haka duk mutumin da zai kawo mana fitina ba za mu barshi ba.
Mu Sarakuna muna zama da jama’a kuma mun san ciwon su , kuma mu kan ji zafi idan babu zaman lafiya, don haka a Shirye muke da muyi komai don zaman lafiya a Jihar mu.
A dalilin haka muka cire Bakin mu daga siyasa don mun Sha wuya sosai shiya sa wanan bikin yana da muhimanci da kuma Abunda zai biyo baya bai kama yarjejeniyar zaman lafiya ya kasance a takarda ba kawai.
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...