Wani Barawo yayi satar kwan wutan lantarki na tsaro a gidan Dan sanda.
Wani Dan shekara 20 Muhammad fahad a ranar Talata aka gurfanar dashi a wani kotu dake karshi Abuja saboda ya saci kwan wutan lantarki na tsaro a gidan Dan sanda.
Fahad Wanda ke fiskan tar tuhuma akan laifi uku akan kuse da sata amma yaki ya amince bashi yayi satar ba.
Dan sanda mai shigar da kara Mahmud Lawal ya shaidawa kotun cewa wani mai suna David Simon ya kai rohoto a chaji ofis na karu, Abuja a ranar 28 ga watan Agusta.
Alkalin Aliyu Kagarko ya bada belin mai laifin akan kudi naira dubu dari uku da kuma Wanda zai karbi hannun sa shima kana ya daga kara zuwa ranar 16 ga watan oktoba .
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...