Gwamnar jihar Benuwe ya dauka niyyar sakawa makaranya sunan marigayiya Ochanya.
Gwamnan jihar Benuwe Samuel Ortom a ranar laraba ya umurci shugaban hukumar ilimin baidaya na jihar Philip Attachin daya daukaka Martaban makarantar furamare na garin...
An kama mutane uku da ake zargi da masu sace mutane ne a jihar Niger.
Rundunar Samar da kariya da tsaro ga farar hula a jihar Niger ta kama wasu mutane uku da ake zargin masu sace mutane ne a...
Akwai alamun cewa mataimakin Gwamnar jihar Sokoto ya sauka daga mukamin sa.
Ana zargin cewa mataimakin Gwamnar jihar Sokoto Alhaji Ahmed Aliyu ya sauka daga kujerar. Mataimakin Gwamnan shine dantakaran Gwamna na APC a jihar wanda ake...
Sojojin Najeriya sun kwato Mata goma sha biyar da yara daga hannun Boko Haram.
Sojojin Najeriya dake karkashin operation Lafiya dole sun yi gamo da Boko Haram a yankin Ngoshe dake Borno sun kubutar da mata goma sha shida ...
Sarkin Kano ya bukaci gwamnatin Najeriya ta fiskanci Talauci da kayyade haihuwa don yaki da Boko Haram.
Sarkin Kano Muhammadu Sunusi na biyu ya sake sabonta kira ga gwamnatin Najeriya data tinkari sabagen talauci da karuwan jama'a sosai don shawo kan yan...
:Buhari ya ce wani Abu akan bidiyon zargin karban cin hanci da Ganduje yayi
A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari yace wani Abu akan biyon karban cin hanci da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje yayi. Yace jami'an tsaro suna...
hukumar NYSC ta sauyawa matasa masu yiwa kasa hidima Dari 818 data tura Borno gurin hidima.
Jimlar yan yiwa kasa hidima Dari 818 daga cikin dubu 1,118 aka sauya masu gurin hidima daga Borno zuwa jihohin su saboda matsalar rashin lafiya...
Mutum Hudu sun mutu, Sha biyar sunji ciwo a wani hatsarin mota a hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Mutum Hudu suka rasa rayukan su da sanyi safiyar litinin a wani hatsari daya shafi motoci Hudu a hanyar Ushafa zuwa Bwari a birnin tarayya...
Motar Buratai tayi hatsari.
A ranar lahadi motar zuwa aiki na Baban hafsan hafsoshin Najeriya Lt Gen. Tukur Buratai tayi hatsari a Jere na jihar Kaduna. Wakilin mu ya...