Akwai alamun cewa mataimakin Gwamnar jihar Sokoto ya sauka daga mukamin sa.

Read Time:22 Second

Ana zargin cewa mataimakin Gwamnar jihar Sokoto Alhaji Ahmed Aliyu ya sauka daga kujerar.
Mataimakin Gwamnan shine dantakaran Gwamna na APC a jihar wanda ake ganin zai kara da Gwamna Aminu Waziri Tambuwal da wata kila ya zama dantakaran Gwamna na PDP a zabe na dubu biyu da shatara.
An ce Ahmed ya mika takardan ajiye aiki wa majalisar dokokin jihar ranar Talata amma yan majalisar basu karanta wasikar ba yayinda sukayi zama.

Happy
Happy
0 %
Sad
Sad
0 %
Excited
Excited
0 %
Sleepy
Sleepy
0 %
Angry
Angry
0 %
Surprise
Surprise
0 %