Sarkin Kano ya bukaci gwamnatin Najeriya ta fiskanci Talauci da kayyade haihuwa don yaki da Boko Haram.
Sarkin Kano Muhammadu Sunusi na biyu ya sake sabonta kira ga gwamnatin Najeriya data tinkari sabagen talauci da karuwan jama’a sosai don shawo kan yan Boko Haram.
Yace samada mutane dubu 27 aka kashe tun farkon rikicin Boko Haram a shekara ta 2009 a yankin arewa maso gabas kuma mutane miliyan 1.8 suka rasa muhallin su tundaga wancan lokacin zuwa yanzu.
Sarkin ya sake yin magana akan ikirarin da gwamnatin Najeriya da sojojin ta keyi cewa sun nakasa Boko Haram amma haryanzu kungiyar na ta kaiwa hare hare daya zamanto barazana ga fararen hula da kuma soji.
Ya yi da cewa yan kungiyar Boko Haram za su yi ta samun mutane dake kawo kan su don shiga kungiyar idan har ba a shawon kan da’awar su ba.
More Stories
CITY GROUP ASKED TO DIVEST TO GET GIRONA IN CHAMPIONS LEAGUE
The Abu Dhabi investors in Manchester City and Girona have been offered divestment options by UEFA to let both compete...
WAFU-B CUP: GARBA REVEALS GOLDEN EAGLES’ MISSION IN GHANA
Golden Eaglets head coach Manu Garba says his team’s main target is to get to the final at the WAFU...
LASODA WELCOMES COLLABORATION WITH NATIONAL COMMISSION FOR REFUGEES, IDPs
The General Manager of the Lagos State Office for Disability Affairs (LASODA), Mrs Adenike Oyetunde-Lawal, recently, hosted the team from...
(PHOTOS): RESIDENTS PANIC AS OYO GOVT DEMOLISHES SHOPS IN POPULAR OJOO MARKET IN IBADAN
Panic gripped residents and traders of the popular Ojoo market in the Akinyele Local Government Area of Oyo State as...
NAIRA DEPRECIATES FURTHER AS DOLLAR SALES TO BDCS WOBBLE
•Speculation, hoarding reemerges •Push Naira to N1,450/$ in parallel market The naira's downturn continued yesterday as speculation and hoarding reappeared,...
KANO GOV PASSES PREMARITAL HEALTH SCREENING BILL INTO LAW
Earlier today, I had the pleasure of assenting to the Kano State Premarital Health Screening Law, which mandates premarital health...