Sojoji sun daure wakilin jaridar Punch da wasu mutane 28 na awa 28 saboda janaral daya bace.
A ranar Asabar ne sojoji suka kama wakilin jaridar Punch Friday olokor a wani gurin sayar da abinci Anne Breeze dake Ray field jos da kimanin karfe Tara da kwata.
Olokor yace wani kaftin din Soja Rabiu na hedkwatar sojoji dake rukuba jos ne ya jagoranci kamen
Yace tafi gurin cin abinci kafin aka kamashi tare da wasu mutane 36 mazauna yankin.
Wakilin jaridar Punch yace duk roko da yayi musu cewa shi Dan jarida ne basu saurare shi ba don kuwa sojojin sun dage cewa sai mazauna Angwat sun fada masu inda janaral daya bacen yake.
Shugaban kungiyar yan jarida na jihar filato Paul jatau yayi tir da abunda sojojin suka yi kana yayi barazanar cewa idan basu sako shi ba to fa yan jarida baza su dauki Labaran Soja ba.
Mataimakin darektar Hulda jama’a na rundunar ogunsaya yace tsausayi ne ya ritsa da olokor .
More Stories
REAL MADRID TOLD ME NOT TO ATTEND BALLON D’OR CEREMONY – VINICIUS
Real Madrid winger Vinicius Junior has disclosed that the club instructed him not to attend the Ballon d’Or award ceremony...
BREAKING: SPEAKER MERANDA ARRIVES LAGOS ASSEMBLY COMPLEX
Lagos State Speaker, Mojisola Lasbat Meranda, has arrived at the assembly complex, receiving cheers from lawmakers who had earlier passed...
SOKA HUMAN PARTS FACTORY: OYO POLICE DEBUNK VIRAL DECADE-OLD FOOTAGE, WARN AGAINST MISINFORMATION
The Oyo State Police Command has refuted claims circulating on social media regarding a resurfaced decade-old video depicting human remains...
BREAKING: KIDNAPPED CORPS MEMBER RELEASED AFTER N1.1M RANSOM PAYMENT
A National Youth Service Corps (NYSC) member, Rofiat Lawal, who was kidnapped on Tuesday along the Benin-Ore Expressway, has been...
NIGERIA SIGNS PACT WITH SAUDI ARABIA TO BOOST $7.7TRN HALAL ECONOMY
The Nigerian Government on Wednesday, signed a cooperation agreement with Saudi Arabia’s Halal Products Development Company, HPDC, to establish Nigeria...
IG DEPLOYS TEAM TO RESCUE KIDNAPPED AFENIFERE LEADER
The Inspector-General of Police, Kayode Egbetokun, has ordered the immediate deployment of the Intelligence Response Team to ensure the safe...