Kano ta sami sabuwar jami’a mai zaman kanta irinsa na farko.
An kaddamar da wata sabuwar jami’a mai zaman kanta wacce ke da manufar yin bincike, kere kere da sana’oin hannu a birnin Kano.
Makarantar mai suna Skyline University Wanda ke da kayan zamani a jiya litinin ta fara taron wayad da kai ga sabbin dalibai data dauka kimanin 160.
Dayake magana da yan jarida shugaban makarantar furofesa Prana Krishna ya bayyana jami’ar wacce aka kafa a shekara ta 1990 a kasar daular larabawa a matsayin irin ta na farko a jihar.
Shugaban makarantar yace hukumar kula da Jami’oi na kasa ta amince da kwasa kwasai guda hamsin a jami’ar zata fara ne da dalibai 200 daga watan junairu na 2019.
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...