Yarbawa sun koka da yadda yan uwansu ke hasarar dukiyoyin su saboda rikicin Jos
Yarbawa dake Arewancin Najeriya sun koka da yawan rikici a Jos, jihar filato Wanda ke haddasa rasa rayuka da dukiyoyin su.
A makon jiya rikici ya barke a jos yayi sanadiyar mutuwar mutane da yawa.
Wadanda abun ya fi Shafa sune mazauna unguwoyin Nasarawa Gwom, Tina junction, Angwan Rukuba da Dutse ukun inda yarbawa suka fi yawa.
A wata sanarwa shugaban kungiyar Alhaji Abdulhakeem Ayinde Aka yace yarbawa basu ji dadin yawan rikici inda ake farma mutanen su wadanda yan kasuwa ne kuma an San su da son zaman lafiya da bin doka.
Yayinda yake yabawa Gwamnatin jihar, jami’an tsaro, shuhabannin Al’uma dana Addini saboda kwantar da tarzomar na baya bayan nan Aka ya bukaci masu ruwa da tsaki da a kodayaushe su kasance masu hub asa don magance faruwa mumunar lamarin.
More Stories
REAL MADRID TOLD ME NOT TO ATTEND BALLON D’OR CEREMONY – VINICIUS
Real Madrid winger Vinicius Junior has disclosed that the club instructed him not to attend the Ballon d’Or award ceremony...
BREAKING: SPEAKER MERANDA ARRIVES LAGOS ASSEMBLY COMPLEX
Lagos State Speaker, Mojisola Lasbat Meranda, has arrived at the assembly complex, receiving cheers from lawmakers who had earlier passed...
SOKA HUMAN PARTS FACTORY: OYO POLICE DEBUNK VIRAL DECADE-OLD FOOTAGE, WARN AGAINST MISINFORMATION
The Oyo State Police Command has refuted claims circulating on social media regarding a resurfaced decade-old video depicting human remains...
BREAKING: KIDNAPPED CORPS MEMBER RELEASED AFTER N1.1M RANSOM PAYMENT
A National Youth Service Corps (NYSC) member, Rofiat Lawal, who was kidnapped on Tuesday along the Benin-Ore Expressway, has been...
NIGERIA SIGNS PACT WITH SAUDI ARABIA TO BOOST $7.7TRN HALAL ECONOMY
The Nigerian Government on Wednesday, signed a cooperation agreement with Saudi Arabia’s Halal Products Development Company, HPDC, to establish Nigeria...
IG DEPLOYS TEAM TO RESCUE KIDNAPPED AFENIFERE LEADER
The Inspector-General of Police, Kayode Egbetokun, has ordered the immediate deployment of the Intelligence Response Team to ensure the safe...