Yarbawa sun koka da yadda yan uwansu ke hasarar dukiyoyin su saboda rikicin Jos
Yarbawa dake Arewancin Najeriya sun koka da yawan rikici a Jos, jihar filato Wanda ke haddasa rasa rayuka da dukiyoyin su.
A makon jiya rikici ya barke a jos yayi sanadiyar mutuwar mutane da yawa.
Wadanda abun ya fi Shafa sune mazauna unguwoyin Nasarawa Gwom, Tina junction, Angwan Rukuba da Dutse ukun inda yarbawa suka fi yawa.
A wata sanarwa shugaban kungiyar Alhaji Abdulhakeem Ayinde Aka yace yarbawa basu ji dadin yawan rikici inda ake farma mutanen su wadanda yan kasuwa ne kuma an San su da son zaman lafiya da bin doka.
Yayinda yake yabawa Gwamnatin jihar, jami’an tsaro, shuhabannin Al’uma dana Addini saboda kwantar da tarzomar na baya bayan nan Aka ya bukaci masu ruwa da tsaki da a kodayaushe su kasance masu hub asa don magance faruwa mumunar lamarin.
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...