An kama mutane uku da ake zargi da masu sace mutane ne a jihar Niger.
Rundunar Samar da kariya da tsaro ga farar hula a jihar Niger ta kama wasu mutane uku da ake zargin masu sace mutane ne a Pandagori dake karamar hukumar Rafi na jihar Niger.
Komandar Rundunar a jihar Mr Philip Ayuba dayake nuna wadanda ake zargin wa jaridu ranar laraba yace sun Dade suna addabar mazauna yankin.
Wadanda ake zargin yace sun amince aba su naira miliyan Hudu in kuma bahaka ba za su kashe wanda sukayi Garkuwa da shi.
Komandan yace daya daga cikin su ya taba aiki da wanda suka sacen inda shanu Dari da hamsin da tumaki Dari da saba’in suka bace a hannun sa ya kara da cewa da zaran an kammala bincike za a kaisu kotu.
An kama su da waya dauke da sim kad guda shida na kanfanonin daban daban .
More Stories
DON’T QUESTION VARANE’S RETIREMENT DECISION—DESCHAMPS
France coach Didier Deschamps has urged football fans across the world to respect Raphael Varane’s decision to retire from international...
APAPA RECORDS SURGE IN EXPORT VOLUMES, PLANS 2ND EXPORTERS FORUMS
According to APM Terminals Apapa, its half-year (H1'24) non-oil cargo export data were 51,000 Twenty Equivalent Units (TEUs), a rise...
(LIVE UPDATES)#EdoDecides2024: APC WINS OWAN EAST LGA
The Independent National Electoral Commission (INEC) has announced the All Progressives Congress (APC) as the winner of Owan East local...
THIRD MAINLAND BRIDGE VANDAL ARRESTED, OTHERS SOUGHT
Yakubu Yusuf, a suspect, was taken into custody by Lagos Police Command's Onikan Division operators after he vandalized a section...
NATIONAL YOUTH GAMES: TEAM LAGOS INCREASES MEDAL SWEEP
With the state athletes dominating the medals in the 2024 National Youth Games in Delta State, Team Lagos is still...
LAHA, LASHMA HOST CONFERENCE 57 CHAIRMEN ON ILERA EKO
...Champions Pledge To Increase Uptake The Lagos State House of Assembly (LAHA) and the Health Management Agency (LASHMA), in their...