Fashi da makami na Offa: Gwamnatin jihar tace wa yan sanda akwai lauje cikin nadi.
Gwamnatin jihar Kwara tana zargin hukumar cewa akwai wani Abu da take boyewa yan Najeriya game da wadanda ake zargin su dayin fashi a Offa....
Fiyade: Yan Najeriya sun bukaci Adalci wa yar shekara goma sha uku Ochanya Ogbaje.
Yan Najeriya musamman ma masu rajin kare yancin Dan Adam sun bukaci ayi Adalci wa yar shekara goma sha uku Elizabeth Ochanya Ogbaje wacce ta...
MUSUT OZIL AND AUBAMEYANG SHINE AS ARSENAL COME FROM BEHIND TO BEAT LEICESTER 3-1
Mesut Ozil's superb individual performance saw Arsenal come from behind to beat Leicester City 3-1 in the Premier League. Leicester led in the first half...
MUSUT OZIL AND AUBAMEYANG SHINE AS ARSENAL COME FROM BEHIND TO BEAT LEICESTER 3-1
Mesut Ozil's superb individual performance saw Arsenal come from behind to beat Leicester City 3-1 in the Premier League. Leicester led in the first half...
Fursunoni guda Talatin da biyar zasu rubuta jarabawar NECO a jos jihar filato.
Hukumar kula da gidajen yari na jos tace fursunoni talatin da biyar ne zasu rubuta jarabawan NECO na watan Nuwamba da Disambar bana. DSP Luka...
Hukumar kula da shirin matasa masu yiwa kasa hidima NYSC ta dakatar da shirin horo na rukuni na uku har Sai baba ta gani saboda rikicin Kaduna.
Biyo bayan rashin zaman lafiya a wasu sassan jihar Kaduna da kuma kafa dokar hana fita da gwamnatin jihar tayi hukumar NYSC ta dakatar da...
Matar mai fenti ta haifi tagwaye manne da junan su a keffi.
Ms Onya yar asalin karamar hukumar Otukpo a jihar Benuwe tare da mijinta mai sana'ar fenti sun sami farin cikin kan farin ciki ta hanyar...
Wasu yan bindiga dadi sun kashe wani yaro mai shekara Ashirin da daya kuma suka sace shanun sa guda chasa’in a filato.
Shugaban kungiyar miyetti Allah MACBAN a Barikin ladi ya ruwaito cewa an kashe sulaiman Ashiru mai shekara Ashirin da daya a lokacin da yake kiwon...
Majalisar koli na kula da Addinin musulunci a Najeriya ta mayar da martani akan rikicin Kaduna.
Majalisar koli na kula da harkokin Addinin islama a Najeriya NSCIA tayi tir da kashe kashen mutanen da basu San hawa ba basu San sauka...
Yan sanda sun harba borkonon tsohuwa wa ma’aikatan shirin inshorans kiwon lafiya na kasa.
A yau litinin yan sanda suka harbawa ma'aikata na hukumar kula da inshorans kiwon lafiya dake Abuja Wanda yanzu haka suke kan zanga zanga akan...