Majalisar koli na kula da Addinin musulunci a Najeriya ta mayar da martani akan rikicin Kaduna.
Majalisar koli na kula da harkokin Addinin islama a Najeriya NSCIA tayi tir da kashe kashen mutanen da basu San hawa ba basu San sauka ba tare da lalata dukiyoyin a jihar Kaduna, majalisar ta kuma gabatarda ta’aziyya ga wadanda suka rasa yan uwan su.
Majalisar ta yabawa baban sufeton yan sanda saboda yadda baiyi wasa ba wajen tura jami’ai na musamman ta hannun mataimakin sa mai kula da shiya ta bakwai don kwantar da tarzoman.
Har’ilayau ta kuma jinjinawa gwamnatin jihar Kaduna saboda kafa dokar hana fita.
More Stories
CITY GROUP ASKED TO DIVEST TO GET GIRONA IN CHAMPIONS LEAGUE
The Abu Dhabi investors in Manchester City and Girona have been offered divestment options by UEFA to let both compete...
WAFU-B CUP: GARBA REVEALS GOLDEN EAGLES’ MISSION IN GHANA
Golden Eaglets head coach Manu Garba says his team’s main target is to get to the final at the WAFU...
LASODA WELCOMES COLLABORATION WITH NATIONAL COMMISSION FOR REFUGEES, IDPs
The General Manager of the Lagos State Office for Disability Affairs (LASODA), Mrs Adenike Oyetunde-Lawal, recently, hosted the team from...
(PHOTOS): RESIDENTS PANIC AS OYO GOVT DEMOLISHES SHOPS IN POPULAR OJOO MARKET IN IBADAN
Panic gripped residents and traders of the popular Ojoo market in the Akinyele Local Government Area of Oyo State as...
NAIRA DEPRECIATES FURTHER AS DOLLAR SALES TO BDCS WOBBLE
•Speculation, hoarding reemerges •Push Naira to N1,450/$ in parallel market The naira's downturn continued yesterday as speculation and hoarding reappeared,...
KANO GOV PASSES PREMARITAL HEALTH SCREENING BILL INTO LAW
Earlier today, I had the pleasure of assenting to the Kano State Premarital Health Screening Law, which mandates premarital health...