Matar mai fenti ta haifi tagwaye manne da junan su a keffi.
Ms Onya yar asalin karamar hukumar Otukpo a jihar Benuwe tare da mijinta mai sana’ar fenti sun sami farin cikin kan farin ciki ta hanyar yi mata aiki aka cire tagwaye a asibitin tarayya dake keffi a wasu yan kwanakin baya.
Acewar Likita Mukhtar Yola na baban asibitin kasa dake Abuja inda aka kwantar da uwa da jariran yace tagwayen sun Mannu da juna kuma suna da cibiya guda amma ya tabbatar cewa za ayi nasarar raba su .
Matar tace tagwayen sune haihuwar ta na biyu tunda tayi aure Sai tayi roko ga masu hannun baiwa dasu taimaka don suna Neman miliyan takwas don yiwa tagwayen aiki su rabu kowa yaci gashin kan sa.
More Stories
VIDEO: DOLPHIN ESTATE UNDERBRIDGE CLEARED BY OPS SQUAD, OBALENDE SPECIAL DUTY TEAM
Olusayo Elutinju The Dolphin Estate under bridge Ikoyi, on Thursday was cleared by the OPS special Squad and Obalende Special...
FCT POLICE ARREST TWO WOMEN FOR CHILD-TRAFFICKING
The Federal Capital Territory Police Command has detained Elizabeth Ojah and Kulu Dogonyaro, two female suspects, on charges of child...
YOU HAVE NO RIGHT TO CRITICIZE TINUBU, TIV YOUTH COUNCIL TELLS SUSWAM
Sen. Gabriel Suswam, the former governor of Benue State, has come under fire from the Tiv Youth Council Worldwide for...
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...