Gwamnatin Tarayya : yaran makarantar furamare muliyan Tara da dubu Dari uku a jihohi 26 ke cikin shirin ciyarwa a makarantu
.
Gwamnatin tarayya tace yaran makarantun furamare miliyan 9,300,892 a jihohi 26 aka karade a cikin shirin ciyarwa a makarantu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana hakan ne ta bakin mai bada shawara ta musamman wa shugaban kasa muhammadu Buhari dake karkashin ofishin mataimakin shugaban kasa Maryam Uwais a Abuja ranar Alhamis.
Datake bada Karin bayani akan shirin Zuba jari don bunkasa walwalar jama’a gwamnatin tarayya ta ce yaran makarantan an zakulo su daga makarantu dubu 49,837 na jihohin.
Uwais tace shirin ciyarwa a makarantu ya dauki masu girki dubu 96,927 da kananan manoma dubu Dari da zasu Samar da abincin.
Ta sake bada Karin bayani akan bada kudi naira dubu biyar wa talakan talaka inda gidaje dubu 297,973 suka amfana shirin da tace an aiwatar da shi a jihohi 20.
More Stories
VIDEO: LAGOS ENVIRONMENTAL SANITATION CORPS ARRESTS 18 BRIDGE SQUATTERS
The Lagos Environmental Sanitation Corps, popularly known as KAI, has arrested 18 persons for squatting under the bridge leading from...
JUST IN: NEW MINIMUM WAGE TO TAKE EFFECT FROM MAY 1, 2024 –FG DECLARES
The Federal Government says although the Tripartite Committee On National Minimum Wage is yet to conclude its negotiations, workers will...
FUEL SCARCITY: REPS DEMAND CLAMPDOWN ON HOARDERS, ASSURES PRODUCT AVAILABILITY
The House of Representatives Committee on Petroleum Resources (Downstream and Midstream) has called on security agencies to pick up hoarders...
[BREAKING] COASTAL HIGHWAY: FG TO PAY N2.75BN COMPENSATION TODAY
The Minister of Works, David Umahi, has disclosed that the Federal Government will, on Wednesday (today), pay N2.75 billion compensation...
NLC REACTS TO FG’S 35% INCREASE FOR CIVIL SERVANTS, DESCRIBE IT AS MISCHIEVOUS
The President of the Nigeria Labour Congress (NLC), Joe Ajaero, has described as mischievous, the salary increase of between 25% and...
APC CHIEFTAIN, EDEMA SAYS NO WORKER SHOULD SETTLE FOR N70,000 MINIMUM WAGE
A governorship aspirant, on the platform of the All Progressives Congress, APC, in Ondo State, Olugbenga Edema, has asked workers...