Gwamnatin Tarayya : yaran makarantar furamare muliyan Tara da dubu Dari uku a jihohi 26 ke cikin shirin ciyarwa a makarantu
.
Gwamnatin tarayya tace yaran makarantun furamare miliyan 9,300,892 a jihohi 26 aka karade a cikin shirin ciyarwa a makarantu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana hakan ne ta bakin mai bada shawara ta musamman wa shugaban kasa muhammadu Buhari dake karkashin ofishin mataimakin shugaban kasa Maryam Uwais a Abuja ranar Alhamis.
Datake bada Karin bayani akan shirin Zuba jari don bunkasa walwalar jama’a gwamnatin tarayya ta ce yaran makarantan an zakulo su daga makarantu dubu 49,837 na jihohin.
Uwais tace shirin ciyarwa a makarantu ya dauki masu girki dubu 96,927 da kananan manoma dubu Dari da zasu Samar da abincin.
Ta sake bada Karin bayani akan bada kudi naira dubu biyar wa talakan talaka inda gidaje dubu 297,973 suka amfana shirin da tace an aiwatar da shi a jihohi 20.
More Stories
OSUN POLL: INEC MOVES SENSITIVE MATERIALS TO OSOGBO, MOBILISES 30,000 CORPS MEMBERS
By:Tajudeen Aminat Sensitive election materials have arrived in Osogbo ahead of Saturday’s Osun State governorship election, while the Independent National...
POLICE ARREST FOUR SUSPECTED AIYE CULT MEMBERS, RECOVER PISTOL, AMMUNITION IN LAGOS
By: Tajudeen Aminat Operatives of the Lagos State Police Command’s Violent Crime Response Unit (VCRU) have arrested four suspected members...
BREAKING: NERC DISMISSES KADUNA ELECTRICITY DISTRIBUTION COMPANY BOARD, APPOINTS INTERIM DIRECTORS
By:Tajudeen Aminat The Nigerian Electricity Regulatory Commission (NERC) has dissolved the Board of Directors of Kaduna Electricity Distribution Company (KAEDC)...
GOMBE GOVERNOR APPOINTS 19 NEW PERMANENT SECRETARIES
By:Tajudeen Aminat Gombe State Governor, Muhammadu Yahaya, has approved the appointment of 19 Permanent Secretaries to fill vacant positions in...
UK RADIO STATION BREACHED RULES BY FALSELY ANNOUNCING KING CHARLES’ DEATH — OFCOM
Agency Report A UK community radio station has been found to have breached broadcasting rules after it mistakenly announced the...
APC CHIEFTAIN JOE IGBOKWE HIGHLIGHTS ‘UNBELIEVABLE’ MISTAKE BY ADELEKE AHEAD OF OSUN POLL
By:Tajudeen Aminat A chieftain of the All Progressives Congress, Joe Igbokwe, has criticised Osun State Governor Ademola Adeleke over his...
