Gwamnatin Tarayya : yaran makarantar furamare muliyan Tara da dubu Dari uku a jihohi 26 ke cikin shirin ciyarwa a makarantu
.
Gwamnatin tarayya tace yaran makarantun furamare miliyan 9,300,892 a jihohi 26 aka karade a cikin shirin ciyarwa a makarantu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana hakan ne ta bakin mai bada shawara ta musamman wa shugaban kasa muhammadu Buhari dake karkashin ofishin mataimakin shugaban kasa Maryam Uwais a Abuja ranar Alhamis.
Datake bada Karin bayani akan shirin Zuba jari don bunkasa walwalar jama’a gwamnatin tarayya ta ce yaran makarantan an zakulo su daga makarantu dubu 49,837 na jihohin.
Uwais tace shirin ciyarwa a makarantu ya dauki masu girki dubu 96,927 da kananan manoma dubu Dari da zasu Samar da abincin.
Ta sake bada Karin bayani akan bada kudi naira dubu biyar wa talakan talaka inda gidaje dubu 297,973 suka amfana shirin da tace an aiwatar da shi a jihohi 20.
More Stories
BREAKING: PDP GRANTS JONATHAN WAIVER FOR PRESIDENTIAL PRIMARY
By:Tajudeen Aminat The Peoples Democratic Party (PDP) on Tuesday cleared former President Goodluck Ebele Jonathan through a waiver ahead of...
MAN CHARGED IN IBADAN OVER ALLEGED STABBING OF EX-WIFE
By:Tajudeen Aminat A 46-year-old man, Olaniyi Fakeye, was on Tuesday arraigned before a Grade ‘A’ Customary Court in Mapo, Ibadan,...
GOVERNOR ABDULRAZAQ BACKS PREFERRED APC GOVERNORSHIP ASPIRANT
By:Tajudeen Aminat Kwara State Governor, AbdulRahman AbdulRazaq, has endorsed Ambassador Abdulfatai Yahaya Seriki as his preferred successor ahead of the...
BREAKING: EFCC DETAINS EX-POWER MINISTER SALEH MAMMAN
By:Tajudeen Aminat The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has arrested former Minister of Power, Saleh Mamman, following his conviction...
INSECURITY: IMO COMMUNITIES PROTEST OVER ALLEGED HERDSMEN ATTACKS AND KIDNAPPINGS
By:Tajudeen Aminat Three communities in Imo State — Ezi-Obodo, Ezi-Okele, and Ihiagwa in Owerri West Local Government Area — have...
IRAN WARNS U.S. AGAINST FURTHER ATTACKS, SAYS IT CANNOT BE BESIEGED OR DEFEATED
By:Tajudeen Aminat The Iranian military has issued a warning to the United States against carrying out further attacks. Military spokesperson...
