Matasa sun kona gidaje a filato saboda sakamakon zabe.
A ranar Alhamis ne wasu tsagirun matasa suka kona gidaje Hudu a karamar hukumar Langtang da kudu a sakamokon zabe na kananan hukumomi da aka gudanar ranar laraba a jihar filato.
Matasan sun fusata ne a lokacin da Gwamna Simon Bako lalong ya bada sanarwa a gidan Radiyo cewa za a ransar da wadanda suka ci zaben da karfe biyu yayinda su matasan ke jiran baturen zabe ya karbi sakamakonnin zabe da aka gudanar a gundumomi.
Wani shaidar gani da yace gidajen da aka kona mallakar jami’in daya gudanar da zabe a yankin Mr Andrew Sambo da wani fitaccen Dan siyasa a yankin Mr Jackson Ponzhi.
Dayake tabbatar da aukuwar lamarin kakakin yan sandar jihar filato Terna Tyopev yace shima ya samu labarin amma har yanzu bashi da cukakkun bayanai akai.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...