Badakakar Ganduje: Yan sanda sun Haram tawa dalibai yin zanga zanga akan Gwamna.
Yan sanda a jihar kano sun hana reshen kungiyar dalibai na kasa yin zanga zanga don yin kira ga Gwamna Abdullahi Umar Ganduje daya sauka saboda badakalar karban cin hancin dallar Amurka Miliyan Biyar .
An ga Ganduje a cikin vidiyo da dama yana karban cin hanci na dalla miliyan biyar.
Kudin da ake zargin cewa ya karbana daga hannun wani Dan kwangila
Kodashike gwamnan ya sha musanta aikata hakan inda yace bidiyon an shirya ne kana yayi barazanar zai je kotu.
Jaridar Premium Times tace jami’in ta daya kware akan gane hoton bidiyo ya tabbatar da sahihancin bidiyon kamar yadda jaridar Daily Nigerians ta jaddada.
More Stories
POLICE IN FCT ARRESTS TWO FOR CAR THEFT, RECOVER STOLEN VEHICLES
The operatives of the FCT police command, on April 23, 2024, at about 3:00 PM, arrested two notorious robbery kingpins,...
N80BN FRAUD: EX-GOV. YAHAYA BELLO TO BE ARRAIGNED TODAY
The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) will today arraign a former governor of Kogi State, Yahaya Adoza...
BREAKING: ABDUCTED KURIGA, KADUNA SCHOOL CHILDREN RELEASED
The government of Kaduna State, early on Sunday, announced that the over 280 abducted school children and some teachers...
GUNMEN KIDNAP TRADITIONAL RULER, 20 OTHERS IN TARABA
In the early hours of Tuesday, gunmen suspected to be kidnappers abducted 21 people including a traditional ruler in...
ALL SENATORS DONATE DECEMBER SALARIES TO KADUNA DRONE STRIKE VICTIMS
The leadership of the 10th Senate has donated 109 million naira to victims of mistaken army air strike at Tudun...
NDLEA ARRESTS GROOM, 25 GUESTS IN PRE-WEDDING DRUG PARTY
- Also intercepts businessman with large consignments of cocaine at Enugu airport Operatives of the National Drug Law Enforcement...