Majalisar koli na kula da Addinin musulunci a Najeriya ta mayar da martani akan rikicin Kaduna.
Majalisar koli na kula da harkokin Addinin islama a Najeriya NSCIA tayi tir da kashe kashen mutanen da basu San hawa ba basu San sauka ba tare da lalata dukiyoyin a jihar Kaduna, majalisar ta kuma gabatarda ta’aziyya ga wadanda suka rasa yan uwan su.
Majalisar ta yabawa baban sufeton yan sanda saboda yadda baiyi wasa ba wajen tura jami’ai na musamman ta hannun mataimakin sa mai kula da shiya ta bakwai don kwantar da tarzoman.
Har’ilayau ta kuma jinjinawa gwamnatin jihar Kaduna saboda kafa dokar hana fita.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...