Yan sanda sun kama wani mutumin da ya hau karfen baban Allon sanarwa (billboard) sun kai shi ayi masa gwajin tabin hankali.
Rundunar yan sanda na Jihar Adamawa sun bada Karin bayani akan wani mai suna Lawan Faro wanda ya hau kan baban Allon sanarwa mai Nisan mita Arba’in da kasa a yola yana kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari daya sauka daga mukamin sa.
Lawan wanda yan sanda suka kama shi a ranar Alhamis yace bazai sauka ba har sai dantakaran shugaban kasa a jam’iyar PDP Alh Atiku Abubakar ya tabbatar masa cewa zai doke Buhari a zabe na shekara ta 2019.
Wanan mataki nasa aka ce yana da halaka da sananin talauci a kasar.
Kakakin yan sanda na jihar Adamawa Abubakar Othman yace yanzu mutumin ana kan yi masa aune aune na tabin hankali.
Kakakin yan sanda ya kara da cewa an kai Lawan Asibiti don a gano ko yana da tabin hankali.
More Stories
TUNDE ONAKOYA, SLUM KIDS TO ATTEMPT 70-HOUR CHESS MARATHON IN TIMES SQUARE
Nigerian chess champion and social entrepreneur, Tunde Onakoya, is set to challenge a new Guinness World Record with a...
VIDEO: MOMENT CBEX WAS PROMOTED ON OSBC RADIO AS ‘POVERTY ALLEVIATION’ PLATFORM
A newly surfaced video has shown the Osun State Broadcasting Corporation (OSBC), a state-owned radio station, promoting the now-defunct CBEX...
CBEX: 60 ILLEGAL PONZI SCHEMES TO STAY AWAY FROM IN NIGERIA
The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has issued a warning to Nigerians to avoid 60 unlicensed Ponzi scheme operators...
EXPOSED: CBEX CRYPTO SCHEME UNMASKED AS DANGEROUS SCAM TARGETING NIGERIANS’ LIFE SAVINGS
April 15, 2025 – Lagos, Nigeria — A viral public service announcement has sent shockwaves through online investment communities, revealing...
KADUNA GOVT RESCUES 13 TRAFFICKED CHILDREN MOVED TO SOUTHEAST
The Kaduna State government has recovered 13 children reportedly trafficked by a syndicate operating across multiple regions in Nigeria....