Rundunar Sojin Najeriya ta kama mutum 30 da ake zargin su da hannun a kashe manjo janaral IM Alkali mai murabus.
sojojin na musamman da Babban hafsan sojojin Najeriya Ya nada domin gano inda babban sojan daya bace yake a ranar Laraba a shafin Facebook sun fadi cewa sun kama mutum 30 da ake zargi a Doi- Du dake gundumar Du a karamar hukumar jos ta kudu na jihar filato.
Rundunar sojin ta ruwaito cewa sun gano wasu makamai kamar su karamar bindiga kirar gida , Albarussai, wukake guda Hudu, takwobi, adduna, rodi, takalmar Soja guda biyu, katin shaidar tsoffin yan banga guda uku, babura da keke napep, mashin mai gudu, waya masu tsada guda 25, makullen mota guda biyu, makullen gida guda biyu da fartanya.
More Stories
PRES. TINUBU CONGRATULATES WAHID OSHODI ON ELECTION AS PRESIDENT OF AFRICAN TABLE TENNIS FEDERATION
President Bola Tinubu congratulates Wahid Enitan Oshodi of Nigeria on his election as President of the African Table Tennis Federation...
“HEAD 0F VAMPIRES” – FEMI ADEBAYO, MIDE MARTINS, OTHER STARS CELEBRATE MAMA RAINBOW AT 82
Nollywood celebrities have showered Mama Rainbow's Instagram with birthday wishes and homages. Today, October 16, is the movie star's 82nd...
MY SOULMATE DIED: ACTRESS BIMBO AKINTOLA REVEALS WHY SHE’S UNMARRIED AT 54
Nollywood legend Bimbo Akintola has disclosed her reasons for remaining single at the age of 54. In a recent interview...
KAZIM ADEOTI, “WHY I DIDN’T ATTEND MY FIRST WIFE’S 50TH BIRTHDAY CELEBRATION”
Kazim Adeoti, a marketer and film producer, has apologized for missing his first wife Olufunsho Adeoti's 50th birthday celebration in...
ZAMFARA STATE CELEBRATES ONE YEAR POLIO-FREE
Dr. Aisha M. Z. Anka, the Commissioner of Health for Zamfara State, has declared that the State has gone a...
AFCON QUALIFIERS: DELE-BASHIRU EARNS NARROW WIN FOR S’EAGLES AGAINST LIBYA
On Friday evening, Nigeria earned a late win over Libya in the AFCON qualifiers in Uyo, thanks to Fisayo Dele-Bashiru,...