Yara uku sun mutu a wata gobara a Kano
A ranar litinin ne yara biyu suka mutu a sakamakon wata gobara da sanyin safiya a wani gida mai ciki biyu dake Sharada, ja’en yamma, cikin garin Kano. Kakakin hukumar kwana kwana na jihar Kano Alh saidu Muhammad ya shaidawa kanfanin dillancin labarai NAN cewa yaran da suka mutu mai shekara hudu da kuma bakwai.
Yace mun sami Kira daga wani Malam Bello Tukur da misalin karfe biyu da minti Tara na daren litinin cewa gobara ta kama wani gida.Daga samun labarin sai muka tura injin kashe gobara da misalin karfe biyu da minti goma Sha biyar don kashe gobarar.
Muhammad yace lokacin da wuta ta kama iyayen yaran sun ruga waje don Neman agaji daga makwabta amma duk kokarin da akayi na Ciro yaran ya ci tura.
More Stories
TUNDE ONAKOYA, SLUM KIDS TO ATTEMPT 70-HOUR CHESS MARATHON IN TIMES SQUARE
Nigerian chess champion and social entrepreneur, Tunde Onakoya, is set to challenge a new Guinness World Record with a...
VIDEO: MOMENT CBEX WAS PROMOTED ON OSBC RADIO AS ‘POVERTY ALLEVIATION’ PLATFORM
A newly surfaced video has shown the Osun State Broadcasting Corporation (OSBC), a state-owned radio station, promoting the now-defunct CBEX...
CBEX: 60 ILLEGAL PONZI SCHEMES TO STAY AWAY FROM IN NIGERIA
The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has issued a warning to Nigerians to avoid 60 unlicensed Ponzi scheme operators...
EXPOSED: CBEX CRYPTO SCHEME UNMASKED AS DANGEROUS SCAM TARGETING NIGERIANS’ LIFE SAVINGS
April 15, 2025 – Lagos, Nigeria — A viral public service announcement has sent shockwaves through online investment communities, revealing...
KADUNA GOVT RESCUES 13 TRAFFICKED CHILDREN MOVED TO SOUTHEAST
The Kaduna State government has recovered 13 children reportedly trafficked by a syndicate operating across multiple regions in Nigeria....