An kama wani mutum Dan shekara sittin wanda yayi wata yar aiki mai shekara goma sha biyar ciki.
Rundunar yan sanda na jihar Benuwe ta kama wani mutum Dan shekara sittin okedichukwu a Otukpo saboda aikata laifin yiwa wata yar aiki a gidan makwabcin sa yar shekara goma sha biyar ciki.
Wata majiya ta shaidawa wakilin mu cewa okedichukwu ya fara kwanciya da karamar yarinyar ce tun a farkon wanan shekara.Mai gidan yarinyar ya gano cewa tana dauke da juna biyu wata Hudu sai ya kai maganar gaban yan banga , su kuma sukai gaban yan sanda tare da mika musu mai laifin.
Mr Okedichukwu ya amsa laifin sa kuma yana hannun yan sanda.
Kakakin yan sanda na jihar Benuwe Moses Yamu ya tabbatar da labarin amma yace mutumin ya amsa cewa shine yayiwa karamar yarinyar ciki.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...