Hukumar tsaro na farin kaya DSS ta kama wani kwararre wajen sarrafawa kungiyar IS Bom da kuma masu sace mutane goma.
Hukumar tsaro na farin kaya ta kama wani da ake zargin kwararre ne wajen sarrafa boma bomai wa kungiyar Ta’adda na IS dake Afurka ta yamma Abbas Abubakar a karamar hukumar Toungo na jihar Adamawa.
Hukumar DSS ta ce Abubakar wanda aka fi sani da Sambo an kamashi ne a ranar litini tare da mutum goma masu sace mutane a jihohin Kaduna, Katsina, Kogi da Edo.
Hukumar DSS ta kara da cewa jami’an ta a ranar 25 ga watan Oktoba ta kama mutum biyar masu sace mutane a Riga chukun Kaduna kuma ta bayyana sunayen su kamar haka isa Ahmadu, Suleiman Umar , Ibrahim Malam , Ishaku Saidu da Mansur Malam.
Wakilin mu ya gano cewa sambo kwararre ne wajen sarrafa boma bomai wa kungiyar IS kuma ana kan bincike don gano sauran Abokan Harka da shi.
Kakakin DSS Peter Afunanya a wata sanarwa ranar Alhamis A Abuja ya tabbatar da kama sambo kwararre a wajen sarrafa boma bomai da kuma masu sace mutane su goma bayan an gama bincike akan su yace za a kaisu kotu.
More Stories
PRES. TINUBU CONGRATULATES WAHID OSHODI ON ELECTION AS PRESIDENT OF AFRICAN TABLE TENNIS FEDERATION
President Bola Tinubu congratulates Wahid Enitan Oshodi of Nigeria on his election as President of the African Table Tennis Federation...
“HEAD 0F VAMPIRES” – FEMI ADEBAYO, MIDE MARTINS, OTHER STARS CELEBRATE MAMA RAINBOW AT 82
Nollywood celebrities have showered Mama Rainbow's Instagram with birthday wishes and homages. Today, October 16, is the movie star's 82nd...
MY SOULMATE DIED: ACTRESS BIMBO AKINTOLA REVEALS WHY SHE’S UNMARRIED AT 54
Nollywood legend Bimbo Akintola has disclosed her reasons for remaining single at the age of 54. In a recent interview...
KAZIM ADEOTI, “WHY I DIDN’T ATTEND MY FIRST WIFE’S 50TH BIRTHDAY CELEBRATION”
Kazim Adeoti, a marketer and film producer, has apologized for missing his first wife Olufunsho Adeoti's 50th birthday celebration in...
ZAMFARA STATE CELEBRATES ONE YEAR POLIO-FREE
Dr. Aisha M. Z. Anka, the Commissioner of Health for Zamfara State, has declared that the State has gone a...
AFCON QUALIFIERS: DELE-BASHIRU EARNS NARROW WIN FOR S’EAGLES AGAINST LIBYA
On Friday evening, Nigeria earned a late win over Libya in the AFCON qualifiers in Uyo, thanks to Fisayo Dele-Bashiru,...