Hukumar tsaro na farin kaya DSS ta kama wani kwararre wajen sarrafawa kungiyar IS Bom da kuma masu sace mutane goma.
Hukumar tsaro na farin kaya ta kama wani da ake zargin kwararre ne wajen sarrafa boma bomai wa kungiyar Ta’adda na IS dake Afurka ta yamma Abbas Abubakar a karamar hukumar Toungo na jihar Adamawa.
Hukumar DSS ta ce Abubakar wanda aka fi sani da Sambo an kamashi ne a ranar litini tare da mutum goma masu sace mutane a jihohin Kaduna, Katsina, Kogi da Edo.
Hukumar DSS ta kara da cewa jami’an ta a ranar 25 ga watan Oktoba ta kama mutum biyar masu sace mutane a Riga chukun Kaduna kuma ta bayyana sunayen su kamar haka isa Ahmadu, Suleiman Umar , Ibrahim Malam , Ishaku Saidu da Mansur Malam.
Wakilin mu ya gano cewa sambo kwararre ne wajen sarrafa boma bomai wa kungiyar IS kuma ana kan bincike don gano sauran Abokan Harka da shi.
Kakakin DSS Peter Afunanya a wata sanarwa ranar Alhamis A Abuja ya tabbatar da kama sambo kwararre a wajen sarrafa boma bomai da kuma masu sace mutane su goma bayan an gama bincike akan su yace za a kaisu kotu.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...