Wani tochi da aka manta dashi ya tona asirin yan fashi da makami a Katsina.
Wani karamin tochi da ake zargin cewa wani Nura Labaran ya manta dashi bayan ya aikata fashi yayi sanadiyar kama shi har akayi gabatarda shi....
Sarakuna a Jihar Zamfara sun bukaci da a basu bindigogi don tinkaran Barayi.
Sarakuna a Jihar Zamfara sun bukaci da Gwamnatin Tarayya data basu izinin rike bindigogi don tinkaran yan fashi dake addabar su. Shugaban majalisar Sarakuna na...
Mutane biyu sun mutu , goma Sha hudu sun ji ciwo a hatsarin mota a Kano
A ranar litinin mutum biyu suka mutu,sha hudu suka sami rauni a hatsarin mota guda biyu da sukayi karo da karo a Garo akan hanyar...
Wani mutum ya kashe kan sa a layin dogo na Abuja.
Wani mutum mai matsakaicin shekaru wanda haryanzu ba a San sunan sa ba ranar litinin ya tsaya akan layin dogo kuma jirgin kasa ta haushi...
Gwamnatin Tarayya tace nan bada jimawa ba zata fara shirin kebe guraren kiwon shanu.
Ministan aikin gona da raya karkara chif Audu Ogbeh yace nan ga kadan Gwamnatin Tarayya zata fara shirin kebe guraren kiwon shanu a fadin kasar...
WOMAN STABBED TO DEATH AFTER SHE ROLLED DOWN HER CAR WINDOW TO HELP A BEGGER
A kindhearted woman, identified as Jacquelyn Smith was stabbed to death after she rolled down the window of her car to give money to a...
Sarki Sunusi ya baiwa Dan wasan Kannywood sarauta
Masarautar kano ta bayyana shirin ta na nadawa mawakin kannywood Naziru M Ahmed sarautan sarkin wakan sarki Muhammad sunusi na biyu. Sarkin fadar kano munir...
Ruwa yaci yara guda goma Sha Tara a Kwara.
Akalla yara guda goma Sha Tara ruwa yaci su ranar asabar a wani hatsarin jirgin ruwa dake dauke da su don sallaka da su kogin...
Yan sanda sun kama soja da wasu mutane goma Sha Tara da yin fashi da makami da sata a Gombe.
Rundunar Yan sanda a jihar Gombe tace ta kama wani soja dake barikin soja mai lamba 301 dake Gombe da laifin yin fashi da makami...
An kama wani Dan shekara 35 a lokacin daya ke kokarin sayar da kwayan Ido akan naira dubu dari biyu da Hamsin.
An kama wani Dan shekara 35 Shuaibu Ibrahim Dan kauyen safiyo a karamar hukumar TOTO na jihar Nasarawa Wanda yan sanda na jihar Niger suka...
