Haryanzu muna fama da Boko Haram inji Shehun Borno
Shehun Borno Abubakar Elkanemi ya nuna ja akan ikirarin da hukumomin tsaro keyi cewa sunci galabar Boko Haram a wasu sassan jihar da kuma yankin...
35-YEAR-OLD ARRESTED FOR ATTEMPTING TO SELL HUMAN EYEBALL FOR N 250,000
A 35-year-old Shuaibu Ibrahim, of Safiu village in Toto Local Government Area of Nasarawa State has been arrested by the Niger State Police...
Hukumar Sojojin Najeriya sun kunce Bom daga jikin wata mace yar kunar Bakin wake A Adamawa.
Dakarun bataliyar sojoji mai lamba 143 dake gudanarda bincike a Gulak , jihar Adamawa sun kunce bam a jikin wata yarinya yar kunar Bakin wake...
LADY ARRAIGNED FOR ROBBING BOYFRIEND OF 300, 000
A 23-year-old lady, Blessing Solomon has been arraigned by the police, in a Karshi Grade I Area Court, Abuja, for allegedly stealing N300,000 belonging...
DONALD TRUMP HINTS ON THE ESTABLISHMENT OF A NATIONAL TV TO RIVAL CNN
US President Donald Trump has suggested the establishment of a national television station to counter what he termed “the unfair and false way” CNN is...
GOV. WIKE SACKS RIVERS T V, RADIO DIRECTORS FOR FAILING TO HONOUR BON
The Rivers State Governor, Nyesom Wike has sacked the Managing Directors of three television and radio stations in the state. A statement from...
Yan kasuwar shanu guda goma Sha biyar suka mutu a wani hatsarin mota a jihar Kebbi.
Yan kasuwan shanu guda goma Sha biyar daga Andare Katanga da karamar hukumar Maiyama a jihar Kebbi suka mutu a wani munmunar hatsarin mota akan...
An kashe mutane goma Sha uku a saboda kashe wani mai Babur a garin Lessel a jihar Benuwe.
Akalla wasu Yan kungiyar maitar zamani guda goma Sha uku matasan garin Lessel a jihar Benuwe ranar asabar suka yayanka su har lahira a karamar...
Wani malamin makaranta mai shekara 43 yayi wa wata daliba yar’ shekara 12 fiyade a Gombe
Alkalin baban kotun majistiri dake Tumfure a jihar Gombe a ranar Alhamis ya bada umurnin da a ajiye Yusuf Abubakar mai shekara 43 saboda yayi...
An ajiye wani mutum mai shekara 60 a dakin riman bayan ya keta haddin yar’ uwar sa.
A ranar Alhamis kotun majistiri dake Makurdi ta bada umurnin da a ajiye Terhenme Nyojo onn saboda ya tilastawa wata yar'uwansa Ushahembe Wuese yin lalata...
