An yanke wa wani mutum hukuncin kisa ta hanyar Rataya bayan ya kashe aminin sa.
Babar kotun jihar Kaduna dake Zaria ta yanke wa Abdullahi Ibrahim tsohon maigadi da jami'ar Ahmadu Bello hukuncin kisa ta hanyar Rataya. Daya ke yanke...
Ana zargin wasu maza biyu su farma wata mata da adda a Abuja.
A ranar Laraba aka gurfanar da Abubakar Hassan mai shekara 22 da Abdulrazak sani mai shekara 22 a gaban kotun Area court grade 1 dake...
Sojojin operation sharan daji sun kashe wasu Yan fashi guda 20 kana sun kama 21 a jihar Zamfara
Sojojin dake aiki a shiyar Arewa maso yammacin Najeriya a karkashin operation sharan daji sun kashe wasu Yan fashi guda 20 kana sun kama 21....
Makiyaya sun afkawa Benuwe kana suka kashe manomi
A jiya da safe wasu da ake zargin Makiyaya ne suka kashe wani mai suna Ioryem makondo dake yankin Che- Agbe Mbayer/ Yandev na jihar...
Yan sanda sun kama mutum 22 da ake zargin suna addabar Kaduna.
Rundunar Yan sanda na jihar Kaduna ta kama wasu mutane 22 da ake zargin su da yin fashi da makami da kuma yin garkuwa da...
AWCON2018: SUPER FALCONS REVIVE THEIR CAMPAIGN
The Nigerian Super Falcons have revived their Afrcan Women Cup of Nations campaign after thrashing the shepolopolo of Zambia 4-nil on Wednesday. The Super Falcons...
Kasa da mutane bakwai suka mutu, goma Sha Daya suka ji ciwo a hatsarin mota Daya ritsa da daliban jami’ar Maiduguri
Daliban da suka bar maiduguri ranar talata sunyi hatsarin ne a hanyar Gombe. Hatsarin ya faru ne a Damaturu, jihar yobe mutum bakwai suka mutu...
Wani direban tifa ya kashe dalibai uku yan matan sekandaren gwamnati na jeka ka dawo dake Funtua a jihar katsina ranar litinin a hanyar su na dawo wa gida.
Dalban da suka mutu Maryam Muhammad da sa'adatu Muhammad yaran mutun Daya ne dake ajin kanana Sai Aisha Rabiu dake ajin manya a makarantar sekandaren...
Yadda Buhari ke biyana inyi gadin shanukai na sata da Kuma wadanda akayi garkuwa da su inji Wanda ake zargi da Satan mutane.
Rundunar yan sanda na jihar katsina ta nunu wasu da ake zargin guggun masu Satan mutane ne. Daya daga cikin su Abubakar saidu ya...
Mutum uku sun mutu, biyar sunji ciwo yayin wani rikici a Bauchi.
Rohoto na cewa mutum uku sun mutu, biyar sun sami rauni a sakamakon arangama tsakanin matasan musulmi da na kirista a Bauchi bayan wani dab...
