Jirgi mai saukar Angulu na sojoji Najeriya yayi hatsari a yaki da Boko Haram
Jirgin helikofta na sojin sama a Najeriya yayi hatsari a yaki da Boko Haram a Daren Laraba, jirgin an ce yana bada taimako ne ga Sojojin dake da zama a Damasak mai lamba 145 bataliya a Arewacin jihar Borno.
Daraktan watsa labarai na rundunar Sojojin sama ibikunle Daramola ya bayyana hakan sai dai yaki yafi wani irin sanfuri ne kuma jami’ai nawa ne a cikin jirgin da yayi hatsari.
Rundunar Sojojin sama a Najeriya nada jirage masu saukar Angulu da yawa bugun kasar Rasha.
Daramola yace jirgin na daga cikin wanda ke yaki da Boko Haram a Arewa maso gabas.
Ya kara da cewa hatsarin ya faru ne ranar biyu ga watan junairu na sabuwar shekara da misalin karfe bakwai da minti Arba’in da biyar kuma babu wani cikakken bayani akan makasudin hatsarin amma da zaran an samu zamu gaya wa jama’a.
An samu hasarar ce bayan yan wasu sa’o’i da Daramola ya fadawa jama’a cewa jirgin yakin da karkashin operation lafiya dole ya ragargaza wani guri da yan Boko Haram ke ganawa kusa da Baga.
More Stories
VIDEO: DOLPHIN ESTATE UNDERBRIDGE CLEARED BY OPS SQUAD, OBALENDE SPECIAL DUTY TEAM
Olusayo Elutinju The Dolphin Estate under bridge Ikoyi, on Thursday was cleared by the OPS special Squad and Obalende Special...
FCT POLICE ARREST TWO WOMEN FOR CHILD-TRAFFICKING
The Federal Capital Territory Police Command has detained Elizabeth Ojah and Kulu Dogonyaro, two female suspects, on charges of child...
YOU HAVE NO RIGHT TO CRITICIZE TINUBU, TIV YOUTH COUNCIL TELLS SUSWAM
Sen. Gabriel Suswam, the former governor of Benue State, has come under fire from the Tiv Youth Council Worldwide for...
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...