Yan Shi’a sunyi kunnen shegu da barazanar Soja , sunyi Alkawarin cigaba da zanga zanga.
Alamu masu karfi sun nuna cewa yan Shi'a zasu sake karawa da sojoji a birnin Abuja yau Alhamis. Hakan ya biyo bayan alkawari da baban...
Wani harin da Boko Haram suka kai ya kashe mutane goma sha biyu.
Akalla mutane goma sha biyu ne yan ta'addan Boko Haram suka kashe a wasu hare hare da suka kaiwa kauyuka biyu da sansanin yan gudun...
Mutum daya ya mutu yayinda wata motar jif ta fada cikin teku a Abuja.
A ranar Litinin wani matashi mai suna Kingsley ya rasa ransa bayan wata motar jif sanfurin Lexus SUV ta kauche hanya ta fada cikin teku...
Hukumar sojojin Najeriya ta samu gawar Manjo janaral Idris Alkali a cikin rijiya.
Hukumar sojojin Najeriya ta sami gawar tsohon shugaban gudanarwa Manjo janaral idris Alkali wanda ya bace tun a ranar uku ga watan satumba a cikin...
50 SHIITE MEMBERS REPORTED DEAD IN THE CLASH WITH SOLDIERS
50 members of the Islamic Movement of Nigeria, IMN have been reported dead during the clash with the security operatives on Monday along the Nyanya-Keffi...
Kungiyar kiristoci na kasa CAN ta bukaci Gwamnatin tarayya ta bankado keyar wadanda suka haddasa rikicin Kaduna.
Kungiyar kiristocin Najeriya tayi kira ga gwamnatin tarayya Dana jihar Kaduna da su kawo karshen rashin hukumta masu laifi ta hanya kamo wadanda suka haddasa...
Leah Sharibu: Iyalenta sun rungumi addu’o-i akan biyan kudin fansa Biliyan Dari
Iyalen Leah Sharibu sun dukufa da Addu'a akan kudin fansa biliyan Dari da Boko Haram suke nema a hannun gwamnatin tarayya , wata kawar mahaifiyar...
An kashe yan Shi’a kuma da dama sunji ciwo a wani sabon rikici da sojoji.
Yan kungiyar Shi'a sun sake karawa da sojojin najeriya inda wasun su suka ji raunuka kana wasu aka kashe a yankunan Nyanya da Mararraba a...
Kaduna ta sassauta dokar hana fita kana ta roki jiragen sama dana kasa da su fara jigila zuwa jihar.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar hana fita na awa Ashirin da Hudu a saboda hayaniya data taso a sanadiyar kashe wani sarki Adara Agom...
